#1
ASHWAAN (Love Saga)✔️by Aysha Murtala
Labarine akan wata yarinya da brother dinta da uncle dinsu ya karbe musu gadon da mahaifin su ya bar musu sae kuma daga baya beat frnd din Abban nasu daya gano komae ya...
#2
MEKE FARUWAby Aisha Isah
Labarin wata budurwa ne wacce aure yayi mata wahala. Amira kenan 'yar kimanin shekara 24 da hud'u, tayi samari fiye da biyar amma dukkan su sai magana tayi nisa kwatsam...
Completed
#3
GIDAN MIJINAby faiza abubakar
Labarin wata wacce ta tsinci kanta a ckn uƙubar miji a gidan aurenta
Completed
#4
UWANI 'YAR ƘASHIN GWIWAby Ameera Adam
"Meeeeeesuuuhuuuu." Uwani da ke laɓe ta sake maƙale murya ta faɗa da yanayin kukan uwar garke, tana gama faɗa ta dokon ƙauren ɗakin da suke ciki. A zabure Lami...
#5
Zuciya Da Hawaye by Ayshart Farouq
Wani irin zufa mai yawa yake sharcewa a ko wace kusurwa ta jikinsa. Tun tana 'yar ƙanƙanuwar ta yake ɗauke da buri a kanta, yake so ya biya buƙatarsa gareta dan cimma wa...
#6
PRINCE AIRAN AND MAIMOONby KHADEEJAHT HYDAR
A story about Love,Hypcrisy, betrayal, sacrifice and sorrow, Is all about two kingdoms who are families but unknown to them,and they all wish one day Destiny will unite...
Completed
#10
(NAMIJI) GUMBAR DUTSEby MssFlower20
Labarin wasu 'yan biyu wanda ba'kar 'kaddara ta fad'a musu har aka rasa ran d'aya bayan fyad'e mai muni data fuskanta
#11
DA'IMAN ABADAN by JameelarhSadiq
DA'IMAN ABADAN labarin mai cike da darussa kala kala labarine na soyyya zalla.. soyyyar da ake jin za'a iya sadaurkar da rai akan masoyiya.
#12
ƳAR HIZBA(PAID BOOK)by mumamnas2486
Cakwakiyar labari a kan wata matashiya da ta dira a Humar Hizba ta garin KADABO, ta zo da salo iri iri ciki kuwa harda koyar da mata da maza rawa don samarwa da hukumar...
#13
A RUBUCE TAKE k'addarataby safiyya huguma
kin karanta HANGEN DALA.....maza biyoni cikin littafin A RUBUCE TAKE kiji kaidin kishiya.
#14
HAKURI HASKENEby fareeda abdullahi
Labari ne me nuna tsantsar zalunci da fadakarwa da tausayi da nuna tsantsar hakuri da ribar hakurin ga me yinsa Allah ya bamu hasken hakuri
#15
SHI NAKE SOby Aisha Isah
Labari ne wanda ya kunsa soyayya, hak'uri da juriya,da kuma imani da k'addara. Wannan labarin ya farune da gaske,ku biyoni ku sha labari.
#16
GUDUNA AKEYI by fatima muneera
Tun tana yar karamar ta marikin ta ke nuna Mata batare da gajiya wa ba, samarin kauyen duk tsoron kulata sukeyi saboda alwashin da marikinta yaci kan cewa seya aura Mata...
#17
IMRANby Ahmad Ibrahim
This story is a life hearted story about passion and compassion....
It is a story that talks about Governance, Love, Hatred, Betrayal, Romance, Life in the brick of Adul...
#18
ZUCIYAR REEMAby Safiyyah
A touching heart story. Shin me ta b'oyewa a cikin Zuciyarta, wanda ta kasa sanar da kowa hatta kuwa da mafi kusanci da ita wato mahaifiyarta?
#20
DENA KULANIby rasheedert
labarine wanda ya shafe ɓangare guda biyu, masu kuɗi da kuma talakawa, soyayya ,abota da dai sauran su kubiyo domin jin me wannan labarin ya ƙunsa.